Tashar AREWA24 za ta nuna shirin “77 Percent” na DW da Harshen Hausa

Shirin “The 77 Percent” – Shirin Talabijin ne da DW ta shirya domin matasa – wanda tashar AREWA24 da ke Najeriya ta fassarashi zuwa harshen Hausa. Kamar yadda masu daukar nauyin shirin suka bayyana a ganawar su da manema labarai, tashar AREWA24 za ta nuna wannan shirin da harshen Hausa a lokutan da aka fi […]
AREWA24 na bikin cikarta shekaru shida tare da gabatar da sababbin shirye-shirye

Tashar AREWA24, Tashar talabijin ta Hausa dake kan gaba wajen samar shirye-shirye masu nishadntarwa da nuna tsarin iyali, wadda ke da dakin daukar shirye-shirye a Najeriya dake Yammacin Nahiyar Afirka, tana sanar da wani sabon jadawalin shirye-shirye da kuma kayatattun shirye-shirye domin su dace da bukin cika shekaru shida da kafuwar wannan tasha.
Sabuwar manhajar AREWA24 za ta kai ga Hausawa mazauna kasar waje fiye da mutum miliyan 8 kan kudi Dalar Amurka 4.99 a tsawon wata guda

Tashar Arewa24, tasha ta Hausa ta Arewacin Najriya ta na kaddamar da Arewa24 on Demand, wata sabuwar manhaja ta nuna shirye-shiryenta da ake kira subscription video-on-demand da “Over-the-Top” (OTT) a Turance. Russell Southwood ya gana da shugaban Arewa24, Jacob Arback kan dalilan kaddamar da wannan manhaja da kuma abunda su ka shirya. Tashar Arewa24 ta dade […]
AREWA24 Na Cigaba Da Bunkasa Zuwa Ga Masu Magana Da Harshen Hausa Da Ke Ko Ina A Fadin Duniya

Tashar AREWA24, tasha ta Hausa da ke kan gaba a fagen nishadi da tsarin rayuwa a Najeriya da kuma yanmacin Afirka na sanar da kaddamar da “AREWA24 ON DEMAND,” wata sabuwar manhaja ta nuna shirye-shiryenta da ake kira subscription video-on-demand (“SVOD”) da “Over-the-Top” (OTT) a turance. A yanzu dukkanin masu magana da harshen Hausa da […]
Ina ma ‘KWANA CASA’IN’ na AREWA24 ya zama abin koyi

Fim din Kwana Casa’in, wato shirin Hausa dirama ne da a ke nunawa a tashar talabijin ta AREWA24, inda zubi da tsarin labarin ya sha bamban da finafinan da mu ka saba kallo, wanda ba su wuce tunanin yaro karami ba.Labarin ya na magana ne a kan siyasar kasar nan da irin abubuwan da ke […]
CANAL+ INTERNATIONAL sun sanya tashar AREWA24 a jerin tashohinsu.

CANAL+ INTERNATIONAL ya cimma yarjejeniyarta da tashar nishadantarwa da tsarin rayuwa a Najeriya, wato AREWA24. Tashar wadda aka bude a shekarar 2014 don haskakawa tare da fito da al’adun Hausawa, AREWA24 na isa ga masu kallo da ke magana da harshen Hausa sama da milyan 80 a yammacin Afirka. Tashar AREWA24 na gabatar da shirye-shirye […]
AREWA24 ta kaddamar da sabon jadawalin shirye-shiryenta na zango

Tashar AREWA24, tashar Hausa da ke kan gaba wajen nishadantarwa da tsarin rayuwa a Najeriya, tana sanar da fitowar jadawalin sabbin shirye-shiryenta na zango na hudu a wannan shekara da kuma zangon farko na shekarar 2019, wanda ya kunshi sabon wasan kwaikwayon tashar da aka dade ana jira, wanda zai zo a watan Janairu, kari […]
AREWA24 Ta Kaddamar Da Sabon Dakin Shirye-Shirye

Tashar AREWA24tashar da ta yi fice wajen nishadantarwa da tsarin rayuwa da harshen Hausa a Kasar Nijeriya, na sanar da ku cewa, ta bude sabon Dakin Yada Shirye-shiryenta mai dauke da tsarika irin daban-daban da wasu sababbin shirye-shirye da za a fara a zango yada shirye-shiryenta karo na biyu. Sabon Dakin Yada shirye-shiryen zai taimakawa […]
AREWA24 ta bayyana a dikodar StarTimes

Kamfanin Startimes da ke yada tashoshin talabijin na tauraron dan Adam, ya sanar da sanya fitacciyar tashar nan ta harshen Hausa wato AREWA24 cikin jerin tashoshin da ke kan dikodarsu, a wani yunkuri da tashar ke yi na ganin ta biya bukatun dinbun mutanen da ke kallonta. A ta bakin Daraktan kasuwanci na tashar, Qasim […]