Zango na 2 na Shararren Wasan Kwaikwayon nan na AREWA24 Mai Dogon Zango da aka dade ana jira wato “Zabi Biyu” ya dawo
Zango na 2 na Shararren Wasan Kwaikwayon nan na AREWA24 Mai Dogon Zango da aka dade ana jira wato “Zabi Biyu” ya dawo 24 ga watan Maris 2026 – AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yaɗa shirye-shirye masu nishaɗantar da iyali da tsarin rayuwa cikin harshen Hausa, wadda ke da ofishin samar da […]
CANAL+ INTERNATIONAL sun sanya tashar AREWA24 a jerin tashohinsu.

CANAL+ INTERNATIONAL ya cimma yarjejeniyarta da tashar nishadantarwa da tsarin rayuwa a Najeriya, wato AREWA24. Tashar wadda aka bude a shekarar 2014 don haskakawa tare da fito da al’adun Hausawa, AREWA24 na isa ga masu kallo da ke magana da harshen Hausa sama da milyan 80 a yammacin Afirka. Tashar AREWA24 na gabatar da shirye-shirye […]
AREWA24 ta samu sabon Shugaba da zai jagoranci tashar wasu Shekaru Goma da za su zo da cigaba da kuma sabbin abubuwa

15 ga Afrilu 2025. FOR IMMEDIATE RELEASE AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yaɗa shirye-shirye masu nishaɗantar da iyali da da tsarin rayuwa cikin Harshen Hausa tsawon sa’o’i 24 a dukkanin ranakun mako, tana sanar da gagarumin sauyin shugabanci da ta samu a karon farko tsawon shekaru goma. Celestine Umeibe, wanda a halin […]
AREWA24 ZA TA FAƊAƊA ADADIN ƘASASHEN DA TAKE YAƊA SHIRYE-SHIRYENTA TARE DA CANAL+, ZA TA FAƊAƊA ZUWA ƘARIN ƘASASHEN YAMMACIN AFIRKA HUƊU: BENIN REPUBLIC, BURKINA FASO, MALI AND TOGO

15 ga Oktoba, 2024 – AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yada shirye-shirye da harshen Hausa, masu nishadantar da iyali da nuna tsarin rayuwa, wadda ke da ofishin daukar shirye-shiryenta a Yammacin Afirka, tare da hadin guiwar CANAL+ International, tana mai farin cikin sanar da gagarumin aikin faɗaɗa yaɗa shirye-shiryenta zuwa ƙarin kasashe […]
Gangamin Wayar da kai na AREWA24 a watan October: Sauya rayuwa da tattauna ƙalubale game da cutar Sikila.

By Musa Abdullahi Sufi Cutar sikila, matsala ce da ta addabi duniya, da miliyoyin mutane ke fama da ita a faɗin duniya. Kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta bayyana, kimanin yara dubu 300 ake haihuwa da cutar sikila a kowacce shekara, kuma mafi yawa an fi samun masu cutar a yankin Sahara na Afirka. […]
AREWA24 na sanar da sabon jadawalin shirye-shirye na wasannin kwaikwayo da take shiryawa, da fina-finai, da shirye-shiryenta na cikin gida a yayin da kamfanin ke cika shekaru 10 da kafuwa

AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yaɗa shirye-shirye masu nishaɗantar da iyali da tsarin rayuwa cikin harshen Hausa, wadda ke da ofishin samar da shirye-shirye a Najeriya da yammacin Afirka, tana sanar da wani gagarumin sabon jadawali na shirye-shirye, da fina-finai da wasannin kwaikwayo da take shiryawa da kuma karɓar wasannin kwaikwayo na […]
AREWA24 ta Kaddamar da shirinta na “Watan Gangamin Mayar da Hankali Kan Lafiyar Kwakwalwa” A Daukacin Watan Yuli

AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen gabatar da shirye-shirye masu nishadantar da iyali da tsari rayuwa cikin harshen Hausa, wadda ke da ofishinta na samar da shirye-shirye a Najeriya da kuma yammacin Afirka, tana sanar da kaddamar da wani shirin wayar da kai na watan mayar da hankali kan kula da lafiyar kwakwalwa. […]
Tashar AREWA24 Tana Sanar Da Kaddamar Da Sabon Sashen Wasannin Kwaikwayo Da Fina-Finai Da take Shiryawa

AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yada shirye-shiryen nishadantar da iyali da tsarin rayuwa, wadda ke da ofishin daukar shirye-shiryenta a Najeriya a Yammacin Afirka, tana sanar da kaddamar da sabon sashen wasannin kwaikwayo da fina-finan da take shiryawa. Sabon sashen shirye-shiryen kamfanin zai samar da rubutun labaru da kuma shirya sabon jadawalin […]
Al Jazeera da AREWA24 sun yi hadin guiwa don fassara shirye-shirye na musamman da masu dogon zango zuwa harshen Hausa domin masu kallo sama da milyan 40 dake arewacin Nijeriya da kuma yankin Sahel

23 ga watan Nuwamba, 2021. Doha/Lagos. Nan ba da jimawa ba masu kallon tashar AREWA24 sama da milyan 40 da ke Arewacin Najeriya, da kasashen Nijar, da Chad da kuma Cameroon za su fara kallon shirye-shirye Al Jazeera na musamman da masu dogon zango na turanci, da aka fassarasu zuwa harshen Hausa, bisa wata sabuwar […]
AREWA24 Tana murnar cika shekaru 7 da kuma gagarumin sabbin shirye shirye da babu kamar su

28 ga watan Yuni, 2021 – Tashar AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba a fagen shirye-shirye na harshen Hausa masu nishadantarwa da tsarin rayuwa, kuma take da dakin daukar shirye-shirye a Najeriya da ke Yammacin Nahiyar Afirka, tana bukin cika shekaru bakwai da kafuwa, ta hanyar kawowa masu kallonta babban jadawalin sabbin shirye-shirye na […]