CANAL+ INTERNATIONAL sun sanya tashar AREWA24 a jerin tashohinsu.

CANAL+ INTERNATIONAL ya cimma yarjejeniyarta da tashar nishadantarwa da tsarin rayuwa a Najeriya, wato AREWA24. Tashar wadda aka bude a shekarar 2014 don haskakawa tare da fito da al’adun Hausawa, AREWA24 na isa ga masu kallo da ke magana da harshen Hausa sama da milyan 80 a yammacin Afirka. Tashar AREWA24 na gabatar da shirye-shirye […]

AREWA24 ta samu sabon Shugaba da zai jagoranci tashar wasu Shekaru Goma da za su zo da cigaba da kuma sabbin abubuwa

15 ga Afrilu 2025.  FOR IMMEDIATE RELEASE                                                            AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yaɗa shirye-shirye masu nishaɗantar da iyali da da tsarin rayuwa cikin Harshen Hausa tsawon sa’o’i 24 a dukkanin ranakun mako, tana sanar da gagarumin sauyin shugabanci da ta samu a karon farko tsawon shekaru goma. Celestine Umeibe, wanda a halin […]

AREWA24 ZA TA FAƊAƊA ADADIN ƘASASHEN DA TAKE YAƊA SHIRYE-SHIRYENTA TARE DA CANAL+, ZA TA FAƊAƊA ZUWA ƘARIN ƘASASHEN YAMMACIN AFIRKA HUƊU: BENIN REPUBLIC, BURKINA FASO, MALI AND TOGO

15 ga Oktoba, 2024 – AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yada shirye-shirye da harshen Hausa, masu nishadantar da iyali da nuna tsarin rayuwa, wadda ke da ofishin daukar shirye-shiryenta a Yammacin Afirka, tare da hadin guiwar CANAL+ International, tana mai farin cikin sanar da gagarumin aikin faɗaɗa yaɗa shirye-shiryenta zuwa ƙarin kasashe […]

AREWA24 na sanar da sabon jadawalin shirye-shirye na wasannin kwaikwayo da take shiryawa, da fina-finai, da shirye-shiryenta na cikin gida a yayin da kamfanin ke cika shekaru 10 da kafuwa

AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen yaɗa shirye-shirye masu nishaɗantar da iyali da tsarin rayuwa cikin harshen Hausa, wadda ke da ofishin samar da shirye-shirye a Najeriya da yammacin Afirka, tana sanar da wani gagarumin sabon jadawali na shirye-shirye, da fina-finai da wasannin kwaikwayo da take shiryawa da kuma karɓar wasannin kwaikwayo na […]

Al Jazeera da AREWA24 sun yi hadin guiwa don fassara shirye-shirye na musamman da masu dogon zango zuwa harshen Hausa domin masu kallo sama da milyan 40 dake arewacin Nijeriya da kuma yankin Sahel

23 ga watan Nuwamba, 2021.  Doha/Lagos. Nan ba da jimawa ba masu kallon tashar AREWA24 sama da milyan 40 da ke Arewacin Najeriya, da kasashen  Nijar, da Chad da kuma Cameroon za su fara kallon shirye-shirye Al Jazeera na musamman da masu dogon zango na turanci, da aka fassarasu zuwa harshen Hausa, bisa wata sabuwar […]