CANAL+ INTERNATIONAL sun sanya tashar AREWA24 a jerin tashohinsu.

CANAL+ INTERNATIONAL ya cimma yarjejeniyarta da tashar nishadantarwa da tsarin rayuwa a Najeriya, wato AREWA24. Tashar wadda aka bude a shekarar 2014 don haskakawa tare da fito da al’adun Hausawa, AREWA24 na isa ga masu kallo da ke magana da harshen Hausa sama da milyan 80 a yammacin Afirka. Tashar AREWA24 na gabatar da shirye-shirye […]
Farm and fortune

Helen Paul da Frank Donga ne za su ke gabatar da shiri mai nuna manyan masana noma na kasar Najeriya.
N*Gen

Shirin kimiyya ga yara masu koyo. Zane-zane na kimiyya masu nishadantarwa, da shawarwari na rayuwa.
Rayuwata

Wata yarinya dake karatun zama kwararriyar kuku. Ta hadu da wani matashi a cikin jirgin, inda ta dauki jakarsa maimakon tata.
Matar Aure

Labari ne akan kaunar dake tsakanin wata mata da mijinta, da jarrabawar da suka shiga a sanadin dansu suka rasa duk abin da ya mallaka.
Ajeeb

Shiri ne na soyayya a kan rayuwar Vikram da Shobha, da iyalensu, da kuma yadda suke barin rayuwarsu ta baya domin kyautatuwar ta gaba.
StartUp Africa

StartUp Africa Gagarumin shirin talabijin ne da ke nuna yunkuri na cike gibin harkokin fasaha cikin nahiyar Afrika.
Zabin Raina

Shirine na Labari na ban al’ajabi game da wani likita da ya tsinci kansa tsakanin soyayya da kuma sadaukarwa.
AREWA24 ta Kaddamar da shirinta na “Watan Gangamin Mayar da Hankali Kan Lafiyar Kwakwalwa” A Daukacin Watan Yuli

AREWA24, tashar talabijin da ke kan gaba wajen gabatar da shirye-shirye masu nishadantar da iyali da tsari rayuwa cikin harshen Hausa, wadda ke da ofishinta na samar da shirye-shirye a Najeriya da kuma yammacin Afirka, tana sanar da kaddamar da wani shirin wayar da kai na watan mayar da hankali kan kula da lafiyar kwakwalwa. […]